

Hukumar karɓar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta Kano, ta ce za ta hukunta duk wani ma’aikaci da ya yi sakaci ko kin...
Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika, ya musanta zargin cewa aikin samar da kamfanin jirgin saman Najeriya na ‘Nigeria Air’ da gwamnatin tsohon...
Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu, ya umarci dakarun rundunar sojin ƙasar nan da su canja salon da suke bi wajen fatattakar ƴan bingida a jihar Katsina...
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ayyana Juma’a 5 ga watan Satumba a matsayin ranar hutu domin bikin Maulidi na tunawa da ranar haihuwar annabi Muhammad (S.A.W). Gwamnatin...
Gwamnatin tarayya, ta ayyana ranar Juma’a mai zuwa a matsayin ranar hutu domin bukukuwan murnar zagayowar haihuwar haihuwar fiyayyen halitta Annabi Muhammad tsira da amincin Allah...
Gwamnatin tarayya ta ce tana gab da kammala Sauya tsarin Manhajar Karatun Makarantun Sakandare. Ministan Ilimi, Dokta Tunji Alausa, ne ya bayyana hakan a taron...
Kungiyar malaman Jami’oi na Najeriya ASUU, ta ce, da gangan gwamnatin tarayya ta ki biyan bukatun da ta gabatar mata da kuma alkawarin da suka kulla,...
Ministan sufurin Najeriya, Sa’idu Ahmed Alkali, ya ce nan da kwana goma layin dogo da kuma jirgin ƙasan Abuja zuwa Kaduna da ya lalace zai koma...
Hukumar zabe mai zaman kanta Najeriya INEC shiyyar Kano, ta ja kunnan mutanen da suka san suna da rijistar zabe da su guji zuwa domin sake...
Mutanen da suka mutu a girgizar ƙasar Afghanistan ya zarta dari 800, yayain da kusan 3,000 suka jikkata. Hukumar agaji ta Majalisar Dinkin Duniya ta...