Connect with us

Labarai

CNG ta nemi kotu ta dakatar da gyaran kundin tsarin mulkin ƙasar nan

Published

on

A ranar Litinin ne gamayyar ƙungiyoyin Arewa wato coalition of Northern Groups CNG, suka halarci babbar kotun tarayya dake Abuja, inda ƙungiyar ta nemi a dakatar da gyaran Kundin tsarin mulkin ƙasar nan har sai an san makomar waɗanda suke iƙirarin raba Najeriya.

Shugaban gamayyar ƙungiyoyin Balarabe Rufa’i ne ya bayyana hakan ga Freedom Radio, inda ya ƙara da cewa “dama dai tuni Najeriya ta saka hannu a yarjejeniya ta kasanshen afirika, kan cewa duka wata al’umma da basu gamsu da ƙasar su ba domin wani abu da ake musu na cutarwa to suna da damar ayi musu zaben raba gardama ko kuma a basu ƙasar da suka ce suna so.”

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!