Connect with us

Kasuwanci

Congo: Masu haƙar ma’adinai 32 sun mutu bayan karyewar Gada

Published

on

Jami’ai a Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo sun ce aƙalla masu hakar ma’adinai 32 ne suka mutu bayan da wata gada ta ruguje a wata mahaƙar ma’adinan cobalt a kudu maso gabashin ƙasar.

Rahotanni sun ce an hana shiga wurin ne saboda ruwan sama mai yawa da kuma haɗarin zaftarewar ƙasa.

Masu haƙar ma’adinan sun kasance a wurin ba tare da izini ba a lokacin da lamarin ya faru.

Rahotanni daga yankin sun ce ana ci gaba da gudanar da ayyukan ceto.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!