Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

COVID- 19 ‘Yan Najeriya mazauna kasashen ketare 288 ne suka dawo gida

Published

on

Hukumar kula da ‘yan Najeriya mazauna kasashen waje ta sanar da cewa ‘yan Najeriya 288 ne suka dawo daga Hadaddiyar Daular Larabawa inda suka sauka a filin jirgin sama na Nnamdi Azikwe da ke Abuja yau.

Adadin da ya kawo mutane 2,641 kenan da aka kwaso daga Hadaddiyar Daular Larabawa tun bayan barkewar annobar cutar Covid-19.

Hukumar ta wallafa wannan sakon ne a shafinta na tiwita yau, inda ta ce za a yi wa mutanen gwajin kwayar cutar Corona, sannan kuma za a killace su har na tsawon makonni biyu kafin barinsu su tafi garuruwansu.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!