Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Da dumi-dumi : Ganduje ya kori kwamishinan ayyuka kan kalaman da ya yi

Published

on

Gwamnan Abdullahi Ganduje ya kori kwamshinan ayyuaka da raya kasa na jihar Kano Injiniya Ma’azu Magaji nan take.

Wannan na kunshe cikin sanarwar da kwamishinan yada labarai na jihar Malam Muhammad Garba ya fitar a dazun nan  cewa gwamnan Abdullahi Umar Ganduje ya dauki matakin ne saboda kalaman da ya furta a shafun sa na Facebook da ya daganci rasuwar marigayi shugaban ma’aikatan fadar gwamnati Abba Kyari

A cewar sanarwar a matsayin sa na ma’aikacin gwamantin bai dace yana irin wadannan kalaman ba, kamata yayi ya girmama ofishin marigayin ba wai ya nuna rashin da’a ba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!