Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Gwamnatin Jigawa ta mika sakon gaisu ga shugaba Buhari

Published

on

Gwamnatin jihar Jigawa ta bayyana alhinin ta ga shugaban kasa Muhammadu Buhari bisa rasuwar shugaban ma’aikata na fadar shugaban kasa Malam Abba Kyari.
Gwamnatin jihar ta aike da sakon ta’aziyar ta ne a wata sanarwa mai dauke da sa hannun gwamnan jihar, Muhammad Badaru Abubakar.
Gwamnan ya ce”Marigayin ya sadaukar da rayuwar sa ne ga dukannin ma’aikata da al’umma baki daya, sakamakon burin say a ga an gina kasar nan baki daya. Kuma ina mika sakon ta’aziya ta ga iyalan sa da al’ummar jihar Borno bisa wannan rashin na sa da a ka yi”. Inji Badaru.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!