Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Dalilan da suka sanya ake tsadar kayan miya a Kano – Kungiya

Published

on

Kungiyar masu sayar da kayan Gwari ta kasuwar Sharada tace matsalar tashin fashin kayan miya da ake fuskanta a wannan lokaci na da nasaba ne da karewar kayan miya na damunar data gabata.

Shugaban kungiyar masu sayar da kayan Gwari na kasuwar Sharada Alhaji Na’iya ne ya bayyana hakan a lokacin da yake zantawa da wakilin Freedom Radio Abdulkarim Muhammad Tukuntawa a yau a yau

Na’iya ya kara da cewa tun da kayan miyan da aka noma na damunar da ta gabata ya fara janyewa a kasuwanni aka fara fuskantar matsalar tsadar kayan miyan a Kano.

Ya kuma kara da cewa wannan matsalar ce ta sanya tsadar da bayan da Rani bai zo kasuwa ba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!