Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Dalilan dakatar da wasanni a birnin Tokyo

Published

on

Daga kasar Japan, an dakatar da gudanar da wasan tseren gudun yada kanin wani, a birnin Tokyo , sakamakon cutar Corona Virus mai taken Covid 19.

Gasar wacce a baya aka ake sa ran yan wasa dubu 38, ne zasu shiga a ranar 1 ga watan Maris na shekarar nan , yanzu an rage ta zuwa dan kwarya kwaryar wasa na yan tsiraru sakamakon bullar cutar a yankin na nahiyar Asiya.

Wasan yanzu ,zai kunshi yan wasa 176, da wasu kalilan da zasu yi na masu bukata ta musamman wato guragu.

BUK: dalibai 300 sun sami tallafin karatu

Kano Pillars ta lallasa Delta Force da ci 6-1

Ya aka yi babu dan Najeriya cikin ‘yan wasa 11 da su kafi iya kwallo a Afrika?

Zuwa yanzu haka ,cutar mai lakabin Covid 19, ta haddasa sauke al’amurra da dama a kasashen yankin nahiyar ta Asiya, da suka hada da kasar Sin wato China, inda cutar ta bullo sai Japan, Vietnam da sauran su.

 

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!