Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Fayemi: Ayyukan ta’addanci sun ragu a mulkin Buhari idan aka kwatanta da shekarun baya.

Published

on

Shugaban kungiyar gwamnonin kasar nan kuma gwamnan jihar Ekiti Kayode Fayemi, ya ce, ayyukan ta’addanci sun ragu sosai a Najeriya tun bayan da shugaba Buhari ya fara mulki a shekara ta 2015

 

Fayemi wanda tsohon minister ne a gwamnatin Buhari a zangon farko duk da yake a yanzu jama’a da daman a zama cikin zullumi sakamakon matsalar tsaro amma an samu ci gaba sosai idan aka kwatanta da halin da kasar ke ciki kafin zuwan Buhari a shekarar 2015.

 

Ya kuma bukaci gwamnatin tarayya da ta kara kaimi wajen bullo da sabbin tsare-tsare da za su taimaka wajen dakile matsalolin da kasar nan ke fuskanta

 

Gwamnan na Ekiti ya bayyana hakan ne a wajen wani taro da ya halarta a Lagos a ranar asabar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!