Connect with us

Labarai

Femi Falana ya zargi shugaba Trump da yin kalamai marasa tushe kan Najeriya

Published

on

Lauyan kare hakkin dan Adam, Femi Falana mai shaidar ƙwarewa a fannin aikin lauya ta SAN, ya zargi shugaban ƙasar Amurka, Donald Trump, da yin kalaman da basu da tushe kan batun

kisan kiyashi ga mabiya addinin Kirista a kasar nan.

Falana ya bayyana cewa kalaman Trump ba su da tushe, yana mai zargin shugaban da nuna kyama da wariya ga ƙasashen Afirka, musamman Najeriya.

Ya ce irin waɗannan kalamai na iya haifar da rudani da kuma gurbata sunan ƙasar a idon duniya, inda ya bukaci Amurka ta guji yin siyasa da al’amuran addini na Najeriya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!