Connect with us

Labarai

Fiye da mutane 40 sun rasu sakamakon zaftarewar kasa da mamakon ruwa a Kenya

Published

on

Zaftarewar kasa sakamakon kwanakin da aka shafe ana mamakon ruwa a Kenya ya yi sanadiyyar mutuwar mutane fiye da arba’in.

Wakiliyar BBC ta ce a cewar ma’aikatar Ilimi, mutum 11 daga cikin wadanda suka mutu yara ne ƴan makaranta a yankunan da ke cike da tsaunuka da ke kan iyakar kasar da Uganda.

Masu aikin ceto daga kasashen biyu na ci gaba da neman gwamman mutanen da su ka bace.

Hukumomi na gargadin za a ci gaba da samun zaftarewar kasar, kuma an nemi wandanda ke yankunan su fice zuwa wuraren da ke kan tudu.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!