Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Ganduje ya aike da sakon ta’aziyar rasuwar sarkin Zazzau

Published

on

Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya aike da ta’aziyar sa ga al’umma da kuma jihar Kaduna kan rashin da aka yi na Sarkin Zazzau Alhaji Shehu Idris a jiya.

Wannan na cikin sanarwar da da sakataren yada labaransa Abba Anwar ya fitar, inda Gwamnan ya bayyana rasuwar a matsayin babban rashi musamman a bangaren sarautar gargajiya.

Ganduje ta cikin sanarwar ya bayyana marigayi Alhaji Shehu Idris a matsayin jajirtaccen mutum da yayi shugabanci abin misali.

Abdullahi Umar Ganduje a madadin al’ummar jihar Kano, ya yi addu’ar samun rahma ga sarkin na Zazzau da ya rasu yana da shekaru 84.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!