Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kimiyya

Gine-gine barkatai: Rashin bin doka da oda ne ke tasiri a Najeriya -Ɗan Najeriya mazaunin Amurka

Published

on

Malami a sashin kimiyyar sinadarai a jami’ar Arlington da ke birnin Texas a kasar Amurka ya ce, rashin bin doka da tsari ne yasa ake yin gini Barkatai a Najeriya.

Malamin wanda mai sharhi ne kan al’amuran yau da kullum ɗan asalin jihar Kano mazaunin Texas Fahad Ibrahim Ɗanladi ya ce “ƙasashen yamma ba bada bari ayi gini ba tare da lasisin mahukunta ba”.

Ya ci gaba da cewa “A irin waɗannan ƙasashen ba inda ake ganin kwata akan hanya ko sokawe ya fito waje”.

Fahad Ibrahim Ɗanladi ya ce dole mazaunin irin waɗannan ƙasashen su riƙa tsafatace gidajen su kamar yadda dokar su ta ke.

Sai dai ya yi kira ga mahukunta a Najeriya da su ɗauki irin waɗannan dokiki domin tsaftace ƙasar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!