Connect with us

Labarai

Gwaman Abba Kabir ya taya mutanen Kano murnar shiga shekarar 2026

Published

on

Gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya taya al’ummar jihar murnar shiga sabuwar shekarar 2026.

 

Gwamnan ya bayyana hakan ne yayin da dubban al’umma suka taru domin murnar shiga sabuwar shekara a filin Mahaha, da ke yankin Kofar Na’isa a karamar hukumar Birni.

 

Haka kuma, a yayin taron, Gwamna Abba Kabir Yusuf, ya yi kira ga matasa da sauran al’umma da su guji yin duk wani abu da zai tayar da hankalin jama’a, tare da rungumar zaman lafiya da kaunar juna.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!