Connect with us

Labarai

Gwamna Dikko Umar Radda ya kai ziyara ƙauyen Sayaya bayan harin Yan bindiga

Published

on

Gwamnan jihar Katsina Dikko Umar Radda, ya kai ziyara ƙauyen Sayaya da ke ƙaramar hukumar Matazu, bayan wani hari da ‘yan bindiga suka kai a yankin.

 

Rahotanni sun ce maharan sun kai farmaki ofishin ‘yan sanda inda aka kashe jami’i guda, sannan suka lalata cibiyar kiwon lafiya ta farko tare da kwashe kayayyaki daga shaguna.

 

A yayin ziyarar, gwamnan ya duba wuraren da aka lalata tare da jajanta wa al’ummar yankin da iyalan waɗanda harin ya shafa.

 

Haka kuma, ya umarci a tura ƙarin jami’an tsaro domin ƙarfafa tsaro a garin Sayaya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!