Connect with us

Labarai

Gwamnatin Filato ta sanya dokar hana fita ta Sa’o’i 48 a Jos ta Arewa

Published

on

Gwamnatin jihar filato ta sanya dokar hana fita ta tsawon awanni 48 a karamar hukumar Jos ta Arewa.

Kwamishinar yaɗa Labarai da Sadarwa a jihar Joyce Ramnap, ce  ta bayyana hakan a cikin wata sanarwa da fitar ga manema labarai.

Joyce Ramnap ta ce matakin ya biyo bayan wani hari da ‘yan bindiga suka kai wa al’ummar Angwan Rukuba da ke yankin a daren jiya  Lahadi.

Harin, wanda ya faru da misalin karfe 8 na dare  ya yi sanadiyyar mutuwar akalla mutane 12, yayin da wasu da dama suka jikkata.

Kwamishinar  ta kuma ya yi Allah wadai da harin inda  ta yi kira ga mazauna yankin da su kwantar da hankalinsu kuma su bi doka.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!