Connect with us

ilimi

Gwamnatin Gombe na shirin yi wa dalibai karin kudin tallafin karatu

Published

on

Gwamnan Jihar Gombe, Inuwa Yahaya, ya bayyana cewa gwamnatinsa na shirin ƙara kuɗin tallafin karatu da ake bai wa ɗaliban jihar daga Naira dubu bakwai.

 

Gwamnan ya bayyana hakan ne a wara hirar kai tsaye da ya gabatar a kafafen yaɗa labaran jihar da daren ranar Litinin.

 

Sai dai bai bayyana nawa za a mayar da kuɗin ba, amma ya ce nan gaba kaɗan ɗaliban za su fara ganin sabon sauyin da za a kawo a tsarin bayar da tallafin.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!