Connect with us

Labarai

Gwamnatin Kano ta nemi hadin kan kungiyoyin aikin gayya

Published

on

Gwamnatin Kano ta ce ta nemi hadin kan kungiyoyin aikin gayya wajan ya she maguda nan ruwa tare da kwashe dagwalo a fadin jihar.

Kwamishinan Muhalli na jihar Dakta Dahiru Muhd Hashim ne ya bayyana hakan ,ya ce tuni shirye shirye sunyi nisa na fara aikin.

Ya kara da cewa nan gaba kadan za’a kaddamar da shirin kwashe magudanan ruwan dake manyan  tituna da ungwannin dake jihar nan.

kwamishinan ya yi kira ga al’umma da su dena zuba shara a magudanan ruwa yana mai cewa gwamnati za ta hukunta duk wanda ta samu da laifi.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!