Connect with us

Labarai

Gwamnatin Kano ta bukaci rundunar ‘Yan-sanda da su gaggauta sakin Muhuyi Magaji Rimin Gadon

Published

on

 

Ma’aikatar Shari’a ta jihar Kano zargi jami’an yan sanda da kama tsohon shugaban hukumar yaki da rashawa ta jihar Barriester Muhyi Magaji Rimin Gado.

 

Kwamishinan Shari’a na Kano Barriester Abdulkarim Kabiru Maude SAN ne ya bayyana hakan a zantawarsa da manema labarai.

 

Ya kuma bukaci rundunar yan sandan da suka kamashi da su gaggauta sakin sa, duba da acewar sa ba abi ta hanyar da ta daceba wajen kamen da akai masa ba.

 

 

Barriester Abdulkarim Kabiru Maude SAN ya kuma zargi wasu daga cikin mutane dakeyin amfani da gwamnatin tarayya wajen cusgunawa jami’an gwamnatin Kano.

 

Rahotonni na cewar yanzu haka Jami’an tsaro na tsare da Muhyi a  birnin Tarayya Abuja.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!