Connect with us

Labarai

Gwamnatin Kano ta haramta lika hotuna Fastoci a jikin Gine-gine

Published

on

Gwamnatin jihar Kano ta ce zata fara hukunta masu lika fasta wato duk wata takarda da take dauke sako a gine-ginen gwamnati.

 

A wata sanarwa da ma’aikatar muhalli da sauyin yanayi ta fitar, ta bayyana damuwarta kan yadda ake bata ababen more rayuwa na jama’a, musamman shataletalen hanyoyi, tsakiyar tituna, gefen hanyoyi, gadar sama da sauran wuraren da aka kawata a cikin birnin.

 

Ma’aikatar ta ce wannan dabi’a na rage kokarin da gwamnati ke yi na kawata birni da farfaɗo da muhalli, tare da haddasa gurbacewar yanayi, lalacewar kayayyakin more rayuwa da kuma rage ganin hanya a manyan tituna.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!