Connect with us

Labarai

Gwamnatin Kano ta kwace shaidar mallakar wasu gidaje a Kwankwasiyya da Amana

Published

on

Gwamnatin jihar Kano, ta karɓe lasisin mallakar dukkan gidajen da ba a ci gaba da aikin ginin su ba a rukunin gidaje na Kwankwasiyya da Amana, bayan cikar wa’adin watanni biyar da ta bayar tun da farko.

Kwamishinan  gidaje Arc. Ibrahim Yakubu Adamu Wudil, ne ya bayyana haka yayin taron manema labarai da ya kira a Alhamis din makon nan. 

Kwamishinan na harkokin Gidaje, ya kuma bayyana cewa za a rushe dukkan gidajen da aka gina ba bisa tsarin tasawirar da aka amince da ita ba, domin tabbatar da daidaito da ingancin gine-gine a biranen.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!