Connect with us

Labarai

Gwamnatin Katsina ta amince wa kananan hukumomi kashe miliyoyin kudi wajen gyara maƙabartu

Published

on

Gwamnatin jihar Katsina ta amince da kashe Naira miliyan Ashirin ga ko wacce karamar hukuma a jihar domin gyaran maƙabartun yankinta.

 

Gwamnan jihar Mallam  Dikko Radda ya bayyana hakan ne a lokacin da ya karbi bakuncin Sarakunan gargajiya daga Masarautun Katsina da Daura.

 

A cewarsa a irin wannan lokaci na damuna da ake yawan samun lalacewar maƙabartu, akwai bukatar gwamnati tayi duba akan al’amarin, a wani bangare na ciyar da ilimin jihar gaba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!