Connect with us

Ƙetare

Gwamnatin Sudan ta fitar da gargaɗin gaggawar samun ambaliyar ruwa

Published

on

Gwamnatin Sudan, ta fitar da gargaɗin gaggawar samun ambaliyar ruwa a jihohi biyar bayan matakin ruwa a Kogin Nilu ya ƙaru kamar yadda rahoton gidan jaridar gwamnatin ƙasar Suna ya ruwaito.

Rahotonni sun danganta ƙaruwar matakin ruwa da babban Madatsar Ruwa na Ethiopia da aka buɗe a wannan watan.

Ma’aikatar nomar rani ta Sudan ta sanar da gargadin ne a baya-bayan nan inda ta ce, ya shafi jihohin Khartoum da River Nile da White Nile da Sennar da kuma Blue Nile.

Ma’aikatar ta yi gargaɗin cewa ruwa na iya mamaye gidaje da gonaki, tare da kira ga ɗaukar matakan gaggawa.

A kowacce shekara, matakin ruwa a Kogin Nilu ƴa na ƙaruwa a watan Agusta saboda ruwan sama mai yawa a tsaunukan Ethiopia.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!