Connect with us

ilimi

Gwamnatin tarayya ta ce haryanzu darussan Lissafi da Turanci wajibi ne ga dalibai masu shirin shiga manyan makarantu

Published

on

 

Gwamnatin Tarayya ta tabbatar da cewa Turanci da Lissafi sun ci gaba da zama dole a O’Level

 

Wannan na cikin wata sanarwa da Daraktar yada Labarai da hulda da Jama’a ta Ma’aikatar Ilimi ta Tarayya, Folasade Boriowo, ta fitar a Abuja ranar Lahadi.

 

Ta ce an fitar da wannan bayani ne domin fayyace rashin fahimta da ya biyo bayan sabon tsarin da aka sanar na sauƙaƙe sharuddan karɓar ɗalibai a jami’o’i da sauran manyan makarantun gaba da sakandare.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!