Connect with us

Labarai

Gwamnatin tarayya ta dakatar da kafa sabbin jami’o’i da kwalejoji

Published

on

Gwamnatin tarayya ta amince da dakatar da kafa sabbin jami’o’i, kwalejojin kimiyya da na ilimi na tarayya na tsawon shekaru bakwai

Ministan Ilimi kasar nan, Dakta Tunji Alausa, ne ya sanar da haka a jiya Alhamis bayan taron majalisar da Shugaba Bola Tinubu ya jagoranta.

Majalisar Zartarwa ta Najeriya FEC ta amince da dakatar da kafa sabbin jami’o’i, kwalejojin kimiyya wato polytechnics, da kwalejojin ilimi na tarayya na tsawon shekaru bakwai a fadin ƙasar.

A  cewar ministan, matakin ya zama dole ne saboda damuwa da ake da ita kan rashin amfani da wasu cibiyoyin yadda ya kamata da karancin kayan aiki da kuma rashin ingancin ilimi a jami’o’in da ake da su yanzu.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!