Connect with us

Labarai

Gwamnatin Tinubu ta aiwatar da sauye-sauye masu inganci- Atiku Bagudu

Published

on

Ministan kasafin kudi da tsare-tsaren tattalin arziki, Atiku Bagudu,  ya ce gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta aiwatar da sauye-sauye masu karfi da suka sanya tattalin arzikin Najeriya fara dawowa da kuma ci gaba mai dorewa, duk da radadin da ake fuskanta a baya.

 

Ministan ya bayyana hakan ne yayin da ya ke zantawa da manema labarai na fadar shugaban kasa bayan wata ziyarar girmamawa da ya kai wa shugaba Tinubu a gidansa da ke birnin Lagos.

 

Alhaji Atiku Bagudu, ya kuma yaba da manufofin tattalin arzikin gwamnatin, inda ya ce Najeiya ta fara cin gajiyar sauye-sauyen tsarin da aka dade ana jira.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!