Connect with us

Labarai

Hisbah ta kama mutumin da ake zargi da safarar mata zuwa ƙasashen ƙetare

Published

on

Hukumar Hisba ta jihar Kano ta samu nasarar kama wani mutum da yake kokarin yin safarar wasu mata zuwa wasu kasashen domin yin aikatau ko wasu abubuwan da basu da ce ba.

Mataimakin babban kwamandan hukumar Dakta Mujahiddin Aminudden ne ya bayyana hakan ta cikin wani sakon murya da ya raba ga manema labarai.

Dakta Mujahiddin ya ce ‘ya’ya mata amana ne a wurin iyayensu, a don haka yake kira garesu dasu sake saka ido akan su tare da basu nagartacciya tarbiya, don samar da al’umma ta gari.

Haka kuma ya bukaci iyayen da su tabbatar da cewa suna sauke nauyin da ya rataya a wuyansu na kula da iyalansu.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!