Connect with us

Labarai

Hukumar kashe gobara ta ja kunnen yan kasuwa kan ajiye abubuwan da ke tada wuta

Published

on

Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta bukaci ‘yan kasuwa da su guji aje duk wani abu da zai iya haifar da tashin gobara a cikin kasuwannin su musamman a wannan lokaci da yanayin sanyi ke kara kankama.

Jami’in hukumar Jamilu Abdullahi, ne ya yi wannan gargadi yayin taron wayar da kan ‘yan kasuwar sabon gari domin gudun tashin gobara da kasuwar ta shirya hadin gwiwa da hukumar kashe gobarar.

Da ya ke jawabi shugaban kasuwar ta Sabon Gari da Singa da Galadima, Alhaji Abdul Bashir Hussain, da mai bai wa gwamnan Kano shawara kan harkokin kasuwar Sabon Gari Musbahu Abdullahi Shadow, ya wakilta ya yi bayyana irin matakan da za su dauka na ganin sun kare kasuwannin daga faruwar iftila’in gobarar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!