Connect with us

Labarai

INEC ta dakatar da shirin sabunta rijistar masu zaɓe

Published

on

Hukumar zaɓe  mai zaman kanta ta kasa INEC ta umarci duka kwamishinoninta da su dakatar da shirin sabunta rijistar zaɓe.

 

A makon jiya ne hukumat INEC ta fitar da sanarwar cewa, za a sabuntawa masu zaɓe rijista cikin kwanaki 45, a wani mataki na shirye-shiryen tun karar zaɓen 2027.

 

Sabunta katin zai shafi mutanen da suka yi rijinsta ne tsakanin 2011 zuwa 2024.

 

Wata sanarwa da Sakatariyar hukumar ta INEC Rose Oriaran-Anthony ta fitar ta ce, an dakatar da shirin tare da umartar duka kwamishinoninta da su dakata har sai zuwa ranar Alhamis 9 ga watan Afrilun da muke ciki inda za su gudanar da taronsu ta intanet domin sanin mataki na gaba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!