Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

INEC: ta fara baiwa yan zabukan shugaban kasa da yan majalisu takardar samun nasara

Published

on

Hukumar zabe mai zaman kata ta kasa INEC a halin yanzu na baiwa ‘yan takarar da suka ci nasara a babban zaben shugaban kasa da aka yi a ranar Asabar  23 ga watan jiya takardar samun nasara.

Shugaban hukumar zabe farfesa Mahamud Yakubu ne yake mikawa ‘yan takarar da suka sami nasara a yanzun nan a babban birnin tarayya Abuja.

A dai ranar 23 ga watan jiya ne hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta gudanar da zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisar dokoki na wannan shekarar.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!