Connect with us

Labarai

Jega ya buƙaci Gwamnatin Tarayya ta daina naɗa ƴan siyasa marasa kwarewa a muƙamai

Published

on

Tsohon shugaban hukumar zaɓe ta Najeriya INEC, Farfesa Attahiru Jega, ya yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta daina nada ’yan siyasa marasa kwarewa da mutanen da ba su da cancanta domin shugabantar jami’o’in kasar.

Jaridar Daily Trust ta ruwaito Farfesa Jega na cewa, ana buƙatar shugabannin da suka dace, masu hangen nesa da kwarewa, ba masu neman ramko ko lada a siyasa ba.

Ya kuma ce tsoma bakin yan siyasa wajen nada Vice Chancellors, shugabannin gudanarwa, da sauran manyan mukamai ne ya janyo durkushewar gudanarwa da tabarbarewar ingancin ilimi.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!