Connect with us

Jigawa

Jigawa: Ƴan sanda sun cafke matasan da ake zargi da safarar ƙwayoyi

Published

on

Rundunar ƴan sandan jihar Jigawa, ta samu nasarar kama wasu bata-gari da ake zargin su da safarar miyagun kwayoyi a kananan hukumomin Mai Gatari da Garki da kuma garin Fagam, a yayin wani samame da rundunar ta gudanar a baya bayan nan.

Mai magana da yawun rundunar, SP Shisu Lawan Adam, ne ya tabbatar da hakan ta cikin wata sanarwa da ya fitar ga manema labarai, inda ya bayyana cewa rundunar na ci gaba da gudanar da bincike kan lamarin.

SP Shisu Lawan Adam, ya kuma ce da zarar an kammala bincike, za a gurfanar da wadanda ake zargin a gaban kotu domin su fuskanci hukuncin da ya dace da su.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!