Connect with us

Labarai

Kaduna: Ƴan sanda sun kama mutane 26 da ake zarginsu da yin garkuwa da mutane

Published

on

Rundunar ƴan sandan jihar Kaduna, ta kama mutane 26 da ake zarginsu da yin garkuwa da mutane tare da gano bindigogi na gida guda huɗu da kuma kuɗin fansar da mutanen suka karɓa.

 

Mai magana da yawun rundunar DSP Mansir Hassan, ne ya tabbatar da hakan ta cikin wata sanarwa da ya fitar a Alhamis ɗin makon nan.

 

Sanarwar ta ce, jami’an ’yan sanda tare da hadin gwiwar jamiʼan KADVIS ne suka gudanar da samame a yankin Anchau, inda suka kama mutanen su shida wadanda ake zargin su da yin  garkuwa da wani mai suna Idris Adamu, mai shekara 60, wanda aka sako shi  bayan an karɓi kuɗin fansa na Naira miliyan biyar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!