Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Kafafen yaɗa labarai ne ke kwarzanta matsalolin tsaro –Lai Muhammad

Published

on

Gwamnatin tarayya ta zargi kafafen yaɗa labarai da yin watsi da ƙoƙarin da ta ke yi na yaƙi da ƙalubalen tsaro a ƙasar nan.

Ministan yaɗa labarai da raya al’adu Alhaji Lai Muhammad ne ya bayyana hakan, a wajen bikin sauya sunan kamfanin dillancin Labarai na kasa NAN.

Lai Mohammed, ya ce kafafen yaɗa labarai ne musabbabin da ya janyo ƙarancin masu saka hannun jari daga ƙasashen duniya su ke kaffa -kaffa da ziyartar ƙasar nan.

Ya ce duk wata matsalar tsaro da ake fuskanta a yau galibi yana da nasaba da yadda ‘yan jaridu ke yayata labarin.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!