Connect with us

Kaduna

Shugaban Majalisar Wakilai Tajudeen Abbas ya bayyana sauye-sauyen da shugaba Tinubu ya samar

Published

on

Shugaban  Majalisar Wakilan Najeriya Tajudeen Abbas, ya bayyana irin sauye-sauyen da Shugaba Bola Tinubu, ya samar domin ci gaban al’umma tun bayan lokacin da aka rantsar da shi a matsayin shugaba.

Tajudeen Abbas, ya bayyana hakan ne a birnin Lagos a lokacin da ya ke gabatar da motoci ga wasu sarakunan gargajiya a yankin kudanci.

Haka kuma, ya ce, sauye-sauyen sun yi tsauri, amma yin hakan ya zama dole domin ci gaban Najeriya.

Tajudeen Abbas ya ce, sauye-sauyen sun samar da daidaituwar farashin canji kudaden waje da bunkasa harkar noma da samar da hanyoyin kudaden shiga ga jihohi.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!