Connect with us

Labarai

Kano ce ta biyu a yawan masu shaye-shaye- NDLEA

Published

on

Hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta Najeriya NDLEA, ta bayyana Kano a matsayin jiha ta biyu a matsayin jahohin Najeriya da ke da yawan masu tu’ammali da miyagun kwayoyi.

Shugaban hukumar Birgediya Janar Buba Marwa Mai ritaya ne ya bayyana hakan da yammacin ranar asabar lokacin da ya ke bude wasu gidaje da cibiyar gyaran halin masu tu’ammali da miyagun kwayoyi a barikin hukumar a shalkwatar ta da ake Kano.

Buba Marwa, ya kuma kara da cewar dole ne sai iyaye sun kara kula da yaran su tare da neman kayan gwajin kwaya don gano matsalar da daukar mataki cikin gagawa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!