Connect with us

Labarai

Kano: Jami’an Hisbah sun cafke wadanda ake zargi da yin safarar Mata

Published

on

Hukumar Hisbah ta jihar Kano, ta ce, ta gano wasu Mata da ake zargin ana ƙoƙarin yin safararsu zuwa wasu ƙasashe domin neman kuɗi.

 

Mataimakin babban Kwamandan hukumar Dakta Mujahiddin Aminuddeen, ne ya bayyana hakan ta cikin wani saƙon murya da ya aiko wa Freedom Radio.

 

Dakta Mujahiddin ya ce, hukumar ta ɗauki matakin gaggawa domin hana aukuwar lamarin tare da tabbatar da cewa, an tsare lafiyarsu, domin kariya daga fadawa cikin haɗarin cin zarafi ko bautar da su.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!