Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kasuwanci

Kasashe masu arzikin man fetur za su kara adadin man da suke fitarwa – OPEC

Published

on

Kungiyar kasashe masu arzikin man fetur ta OPEC da sauran kasashe masu arzikin man fetur da ba sa cikin kungiyar, sun cimma yarjejeniyar kara adadin man da su ke fitarwa.

 

A baya dai kasashen da ke kungiyar ta OPEC sun rage adadin man da su ke fitarwa da akalla ganga dubu dari shida a rana.

 

Hakan ya biyo bayan wani taro da mambobin kungiyar ta OPEC da sauran kasashe masu arzikin man fetur da ba sa cikin kungiyar suka gudanar a jiya talata.

 

A yayin taron OPEC ta amince da mambobinta su kara adadin man da su ke fitarwa da akalla ganga miliyan biyu a duk rana kuma kasar Saudiya ce za ta ba da kaso mafi yawa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!