Connect with us

Labarai

Kungiyar Amnesty ta koka kan DSS da ke kama mutane game da yakin Iran

Published

on

Kungiyar kare hakkin bil’adama ta Amnesty International ta nuna damuwa kan abin da ta kira kara tsaurara mataki da Hukumar farin kaya ta DSS ke yi kan masu yin sharhi a kafofin sada zumunta game da yakin Gabas ta Tsakiya.

 

Kungiyar ta ce akalla mutane biyu mazauna Kaduna an tsare su, kuma ana shirin gurfanar da daya daga cikinsu a kotu bisa tuhume-tuhumen da ta kira marasa tushe.

 

 

A cewar kungiyar, sukar manufofin gwamnatocin Amurka ko Isra’ila hakki ne na ‘yancin fadin albarkacin baki da kundin tsarin mulkin Nijeriya na 1999 ya tanada, don haka ta bukaci hukumomin kasar su mutunta wannan hakki ba tare da tsoratar da masu ra’ayi ba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!