Connect with us

Kaduna

Kungiyar Dattawan Arewa ta bukaci Shugaba Bola Tinubu ya ayyana dokar ta baci a yankin Arewacin Kasar nan

Published

on

Shugaba Tinubu

Kungiyar dattawan Arewacin kasar nan, ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya ayyana dokar ta baci a yankin Arewacin Kasar na.

Kungiyar ta gabatar da wannan bukatar ce, sakamakon matsalar tsaro da ke ci gaba da ta’azzara, wanda ta lalata tattalin arzikin yankin dama  kasa baki daya . Mai magana da yawun Kungiyar , Farfesa Abubakar Jiddere ne ya bayyana haka a cikin  wata sanarwar da ya fitar.

Yace kungiyar ta bayyana damuwarta kan hare-hare da garkuwa da mutane ba kakkautawa da ake cigaba da yi a yankin.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!