Connect with us

Labarai

Kungiyar masu  kula da zirga-zirgar jiragen sama ta zargi FAAN da karya dokokinta

Published

on

Kungiyar masu kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Najriya ta zargi Hukumar kula da filayen jiragen sama ta FAAN, da karya dokokin ƙungiyar ma’aikata, tare da neman a ɗauki matakin ladabtarwa kan hukumar.

A cewar shugabannin ƙungiyar, matakan da FAAN ke ɗauka wajen gudanar da al’amuran ma’aikata na sabawa tsarin kundin ƙungiyar, abin da suka ce yana iya haddasa rikice-rikice idan ba a shawo kansa ba.

Sun kuma bukaci hukumomi masu ruwa da tsaki da su saka baki domin tabbatar da cewa an mutunta ka’idodi, tare da kare haƙƙin ma’aikata a bangaren sufurin jirage.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!