Connect with us

Labarai

Lagos: Ƴan sanda sun kama mutane 5 bisa zarginsu da yin garkuwa da yaro

Published

on

Rundunar ’yan sandan Jihar Lagos ta kama mutane biyar bisa zargin yin garkuwa da wani matashi dan karɓar kuɗin fansa.

A cikin sanarwar da mai magana yawun rundunar yan sandan jihar SP Abimbola Adebisi, ya fitar ya ce lamarin ya shafi wani ɗalibi mai suna Victor Aligwo, inda aka gano cewa shi da wasu abokansa huɗu ne suka shirya satar da kansa domin yaudarar mahaifiyarsa.

SP Adebisi ta ce, an yi bidiyon neman agaji na ƙarya domin tsoratar da mahaifiyar sa lamarin da ya sa  ta biya naira miliyan 1.7 a matsayin kudin fansa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!