Connect with us

Ƙetare

Majalisar Ɗinkin Duniya ta bayyana alhini kan rikice-rikicen Sudan da yankin Sahel

Published

on

Mataimakiyar Babban Sakataren Majalisar Ɗinkin Duniya, Amina Mohammed, ta bayyana alhini  kan yadda  rikice-rikicen da ke faruwa a kasar Sudan da ma  yankin Sahel Baki daya.

‎tana tana Mai bayyana Hakan a Matsayin gazawar duniya wajen ɗaukar mataki da ya dace Domin dakatar da zubda jinin Wadanda ba suji ba basu gani ba.

‎Ta ce, irin wannan gazawa na ci gaba da addabar al’ummar duniya inda har ta kai ga cewa ba ta iya samun barci da daddare, sakamakon yadda ake barin mutane cikin mawucin hali sakamakon rashin tsaro.

‎Sannan ta jaddada cewa wajibi ne kasashen duniya da su ɗauki matakai na gaggawa domin kare fararen hula.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!