Connect with us

Labarai

Majalisar Dattawa na shirin tantance Farfesa Joash Amupitan

Published

on

Ana sa ran  Majalisar Dattawa  za ta tantance Farfesa, Joash Ojo Amupitan domin zama sabon shugaban hukumar zaɓen ƙasar INEC yau Alhamis.

Matakin na zuwa ne bayan da Shugaba Tinubu ya aike wa majalisar wasiƙar buƙatar tantance shi.

A makon da ya gabata ne dai majalisar  ƙasa ta amince da naɗin Farfesa Amupitan a matsayin wanda zai jagoranci hukumar zaɓen ƙasar.

Bayan tantancewa da amincewar majalisar dattawan, Shugaba Tinubu zai rantsar da shi a matsayin shugaban hukumar da ke kula da shirya zaɓukan ƙasar.

A dai  makon da ya gabata ne tsohon shugaban hukumar, Farfesa Mahmud Yakubu ya sauka daga muƙamin bayan ƙarewar wa’adin sa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!