Connect with us

Labarai

Majalisar Dattawa ta neman a yi dokar hukuncin kisa ga masu garkuwa da mutane

Published

on

Majalisar Dattawan Najeriya ta bukaci da a kafa dokar zartar da hukuncin kisa ga duk wanda aka samu da laifin yin garkuwa da mutane da kuma manyan laifukan ta’addanci, ba tare da zabin biyan tara ba.

Majalisar ta bukaci a gaggauta gyara dokar ta’addancin ne domin aiwatar da wannan sauyi.

Haka kuma ta neman Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sake fasalin tsarin tsaro domin samun ingantaccen sakamako, tare da tabbatar da goyon bayan ta a yunkurin shawo kan matsalar rashin tsaro.

Majalisar ta kuma rushe kwamitocin tsaro na din-din-din da Kwamitin tsaro da leken Asiri da kuma Kwamitin Rundunar Sojin Saman Najeriya, inda tace za a sake kafa wasu nan gaba kadai.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!