Connect with us

Kaduna

Majalisar Dokokin Kaduna ta amince da ƙudurin kula da ayyukan ’yan Gwangwan

Published

on

Majalisar Dokokin Jihar Kaduna ta amince da ƙudurin kula da ayyukan ’yan gwangwan a faɗin jihar, domin kare muhalli da hana lalacewar kadarorin gwamnati da na kamfanoni masu zaman kansu.

Dan Majalisa mai wakiltar Zaria Mahmud Lawal, ne ya bayyana hakan ga manema labarai.

Ya ce, akwai bukatar gyaran dokar Hukumar Kula da Muhalli ta Jihar Kaduna KEPA domin ta haɗa da kula da ayyukan ’yan gwangwan.

Majalisar ta ce, wannan mataki zai taimaka wajen tsaftace muhalli da kuma hana barna da lalata kayayyakin gwamnati da ake alakanta wa da wasu daga cikin ’yan gwangwan.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!