Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Siyasa

Mun dakatar da yin zanga-zanga- NNPP

Published

on

Jam’iyyar NNPP ta ce, ta dakatar da zanga-zangar lumana da ta shirya gudanarwa yau Alhamis a jihar Kano domin nuna kin amincewa a kan soke zaben gwamna da jam’iyyar APC ta yi.

Shugaban jam’iyyar Umar Haruna Doguwa, ne ya bayyana hakan,yana mai cewa za su bayyana abinda za su yi maimakon zanga-zangar.

Haka kuma ya ce, sun dakatar da yin zanga-zangar ne domin neman zaman lafiyar jihar tare da neman albarka a cikin watan Ramadan da muke ciki.

Umar Haruna Doguwa ya ci gaba da cewa za su fada wa magoya bayan jam’iyyar abinda ya kamata su yi maimakon gudanar da zanga-zanga.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!