Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Mun fara amfani da jami’an farin kaya don dakile tarzoma a Kano- Bijilanti

Published

on

Kungiyar bijilanti a jihar Kano ta ce, ta samar da jami’an farin kaya domin samun bayanan sirri na masu yunkurin tayar da zaune tsaye a lokacin zaben.

Shugaban kungiyar Shehu Muhammadu Rabi’u ne ya bayyana hakan a zantawarsa da Freedom Radio

Tattaunawar tasu ta  mayar da hankali ne kan yadda kungiyar za ta bada tsaro a lokacin babban zaben kasar nan mai zuwa.

Wanda ya ce ‘sun shirya yin aiki tukuru a lokacin zabe domin dakile yunkurin ayyukan bata gari.’

https://freedomradionig.com/wp-content/uploads/2023/02/LABARAN-RANA-HANTSI-BIJILANTI-09-02-2023.mp3?_=1

Shugaban kungiyar bijilanti ta jihar Kano Shehu Muhammadu Rabi’u kenan a zantawarsa da Freedom Radio.

Rahoton: Nura Bello

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!