Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Mun kammala gyaran matatun ruwa sama da 20 a jihar Kano-Garba Bichi

Published

on

Gwamnatin jihar Kano ta ce, ta kammala gyaran matatun ruwa sama da 20 a sassa daban-daban a kananan hukumomi 44.

 

Wannan dai ya biyo bayan korafe-korafen da al’umma ke yi na rashin samun wadatattcen ruwa sha, musamman a lunguna da karkara.

 

Injiniya Garba Ahmad Bichi shi ne shugaban hukumar samar da ruwan sha a nan Kano ga kuma karin bayanin da ya yiwa Freedom Radio kan wannan matsala.

Inda yace sun samar da isasshen ruwa a ciki da wajen jihar Kano.

Ya kara da cewa gwmanati Kano na kashe makudan kudade wajen samar da ruwan mussaman wajen siyan man dizal da zai samar da ruwan da kuma

 

Injiniya Garba Ahmad Bichi Kenan shugaban hukumar samar da ruwan sha a nan Kano.

 

SSM/MSH

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!