Connect with us

Addini

Mun samar da tsari da tsaro ga maniyyata- Hukumar jin dadin Alhazai

Published

on

Hukumar jin dadin alhazan Kano tace ta samar da tsari da kuma tsaro ga maniyyatan jihar yayin da ya rage kwana biyu a fara gudanar da ibadar aikin hajjin bana.

 

Shugaban harkokin tsaron aikin Hajjin bana Dakta Mujahiddin Aminudden, ne ya bayyana hakan ta cikin wani sakon murya da ya aiko wa freedom radio daga kasar Saudiyya.

 

Dakta Mujahidden ya kuma kara da cewa hukumar  ta samar da kati na musamman da zai hana maniyyatan shiga shemomin da ba nasu ba, musamman ma wadanda suke shiga shemar da ba tasu ba a filin Minna.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!